വിശുദ്ധ ഖുർആൻ പരിഭാഷ - ഹൗസാനിയൻ വിവർത്തനം - അബൂ ബക്‌ർ ജൂമീ.

external-link copy
24 : 26

قَالَ رَبُّ ٱلسَّمَٰوَٰتِ وَٱلۡأَرۡضِ وَمَا بَيۡنَهُمَآۖ إِن كُنتُم مُّوقِنِينَ

Ya ce: "Ubangijin sammai da ƙasa da abin da yake a tsakãninsu, idan kun kasance mãsu ƙarfin ĩmãni." info
التفاسير: